Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

Kamfanin SaudiAirlines Zai Dawo Da Zirga-zirga Daga Jidda-Abuja

"Kamfanin Jiragen Sama na Saudiyya SaudiAirlines zai  sake fara zirga-zirga daga Jeddah zuwa Abuja a watan Yuni, ko kuma zuwa watan Jan...




"Kamfanin Jiragen Sama na Saudiyya SaudiAirlines zai  sake fara zirga-zirga daga Jeddah zuwa Abuja a watan Yuni, ko kuma zuwa watan Janairu na shekarar 2027".

Jakadan Saudiyya a Najeriya Ambasada Yousef Bin Muhammed Al-Balawi, ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin wata ziyarar girmamawa da ya kai wa Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, a ranar Laraba, a ofishinsa da ke Abuja.

Ya ce dawowar wannan zirga-zirgar jiragen sama za ta ʙara sauʙaʙa tafiye-tafiye tsakanin Najeriya da Saudiyya, tare da ʙarfafa dangantakar ʙasashen biyu.

No comments