Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa aikin shimfiɗa bututun iskar gas na Ajaokuta–Kaduna–Kano (AKK Gas Pipeline) ya yi nisa sosai. Wannan aiki ...

Ministan yaɗa Labarai da Wayar da Kai Mohammed Idris, ne ya bayyana haka a wajen taron manema labarai na murnar Nijeriya cika shekaru 65 da samun 'yancin kai, wanda aka gudanar a yau Litinin, a cibiyar 'yan jarida ta ƙasa da ke Abuja
No comments