Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Ƙasa kan Harkokin Yaɗa Labarai da Wayar da Kai” Abdul’aziz Abdul’aziz, ya bayyana jin daɗin sa da k...
Ganawar ta kasance mai armashi, inda Aka tattauna batutuwa masu zurfi da suka shafi aiki da shugabanci.
Abdul'aziz ya bayyana cewa hangen nesan Dakta Goje da kuma kishin sa ga aiki sun daga cikin dalilan da suka sa Mai Girma Gwamna Mai Mala Buni ya ba shi wannan muhimmin matsayi.
Ya kuma gode wa Gwamna Buni bisa wannan zaɓi mai kyau, tare da yi wa Dakta Goje fatan alheri a sabon aikin da aka ɗora masa.


No comments