Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

Minista Idris Ya Jagoranci Taron Ƙungiyar Ci Gaban Jihar Neja

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, a matsayin sa na Shugaban Ƙungiyar Ci gaban Jihar Neja (Niger State Development Forum...

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, a matsayin sa na Shugaban Ƙungiyar Ci gaban Jihar Neja (Niger State Development Forum - NSDF)  ya jagoranci taron ƙungiyar a ofishin sa da ke Abuja, a jiya Talata, tare da mataimakin ƙungiyar, ƙaramin Ministan  Ma’aikatar Noma da Tsaron Abinci, Sanata Dakta Aliyu Sabi Abdullahi, da sauran mambobin ƙungiyar.

Ministan ya jaddada cewa, kamar yadda ya yi alƙawari tun lokacin da aka ƙaddamar da sabon kwamitin gudanarwa na ƙungiyar a farkon wannan shekara, zai ci gaba da yin duk mai yiwuwa domin tabbatar da cewa wannan ƙungiya ta ba da gudunmawa sosai wajen ci gaban jihar Neja.

 

No comments